Template:Infobox football club
Taraba FC kungiyar kwallon kafa ce ta Najeriya da ke zaune a Jalingo,jihar Taraba . Sun taka leda a matakin rukuni-rukuni a wasan kwallon kafa na Najeriya, Firimiya Lig na Najeriya bayan sun samu cigaba a shekarar ta 2013 har zuwa karshe a shekara ta 2015. Har zuwa 2007, suna zaune a babban birnin tarayya Abuja,kuma an ba su suna kungiyar Kwallon kafa ta SEC (Securities & Exchange Commission).
Cijin Lake in Gambu Taraba state
river transportatin in taraba
River Ibi LGA taraba state