Libya
| |||
Baban birni | Tripoli | ||
Harshen kasa | Larabci | ||
Tsarin Mulki | Dimokradiya | ||
Shugaban kasa | Muammar Gaddafi (–2011) | ||
Samun ƴancin kasa | 10 fabrilu 1947 | ||
Fadin kasa | 1,759.540 km² | ||
Yawan mutane | 5,670,6881 | ||
Wurin da mutane suke da zama | 3.2/km2 | ||
Kudin kasa | Dinar (LYD) | ||
Kudin da yake shiga kasa a shekara | (74.97)$ mliar | ||
Kudin da mutun daya yake samu a shekara | (12,700)$ | ||
Banbancin lokaci | +2(UTC) | ||
rane | +2(UTC) | ||
Lambar Yanar gizo | .ly | ||
Lambar wayar taraho ta kasa da kasa | +218 |
Kasar Libya tana daya daga kasashen dake Arewacin Afirka, kuma tanada iyaka da kasashe shida su ne:-
- Daga gabashin kasar, Misra
- daga kudu maso gabashi, Sudan
- Daga yammaci, Aljeriya
- Daga arewa maso yammaci, Tunis
Libya kasar larabawa ce kuma tana daga cikin kungiyar tarayyar Afirka kuma tana daya daga yan kungiyan kasashen larabawa da kungiyar kasashen musulunci, har wayau ita yar kungiyar kasashen Arewacin Nahiyar Afirka ne, kuma yar kungiyar kasashen da suke da man fetur ne. Kasar Libya babbar kasa ce a wurin fadin Kasa amma sai dai mafi yawan kasar Sahara ne, Iyakar libya takai 1,759,540 km2 tanada babban iyaka da teku. Shugaban kasar daya shahara shine Muammar Gaddafi.
TarihiGyara
Libya da harshen misrawan da , wannan suna yasamu ne daga kabilar libo dasuke zaune A jihohin da suke tsakanin Misra da Tunisiya.
dadin dadawa akan kabilar libo kuma dakwai kabilule asle na libya kaman Amazik da kabilar feneken. a karni na shida kafin haifuwar Annabi isah daular kurtaja ta mamaye libya duk da karfinta Romawa sun kwace ta daka hannunsu, a karni na shida bayan haifuwar Annabi isah bizantinawa suka mamaye libya . Kuma A karni na bakwai bayan haifuwar Annabi isah sai larabawa suka shigo libya
.
libya ta samu ire-iren iko kamar haka:-
- mulkin kafin tarihi
- lokacin fenekawa da Igregawa da rumawa
- lokacin da libya tana karkashen mulkin Amauiyawa da abbasiyawa a shekara ta 644
- lokacin samun ynci kasa shikuma yana rabe gida biyo
1 lokacin mulkin sarauta 1951 zuwa 1969
2 mulkin Moammar Gadhafi 1969 har yau libya ta zama Jamahiriya ton 1977
Mutanen kasarGyara
Mutunen Libya sunkai adadin 6000,000 a sahile a arewacin kasar kabilolin libya sune , larabawa , barbarawa , tubawa karaglawa ( hadin turkawa da larabawa ) , Buzawa da 'yan tsurarun ( hausawa da bare-bari ).
harshen larabci itane hashen kasar, larabcin su yanada bambanci da sauran na kasashen larabawa kuma dakwai harsuna dayawa masu bambanci harshen ( Amazik, Buzanci tubanci da harshen hausa ) shine harshen kasuwanci a birnin sabha dake a kudancin kasar .
AddiniGyara
- yawancin yan libya musulme ne 97%
- 3% sauran addin kawa keristawa , yahudawa
kuma libya ba tada shiate samsam mabiya addinin yahudawa ( yahudawa ) yawancin su sun fita daga kasar bayan 1967 a yanzu saura 'yan tsiraro a tirbule , libya tanada 'yan tsirarun kyrke a tirbule da bangazi kuma sunada malame kyrke daya yana Bangaze da zama
Jihohin KasarGyara
libya tanada jihohi talatin da biyu sune :-
1 Ajdabiya | 17 Ghat | |
2 Al Butnan | 18 Ghadamis | |
3 Al Hizam Al Akhdar | 19 Gharyan | |
4 Al Jabal al Akhdar | 20 Murzuq | |
5 Al Jfara | 21 Mizdah | |
6 Al Jufrah | 22 Misratah | |
7 Al Kufrah | 23 Nalut | |
8 Al Marj | 24 Tajura Wa Al Nawahi AlArba' | |
9 Al Murgub | 25 Tarhuna Wa Msalata | |
10 An Nuqat al Khams | 26 Tarabulus (Tripoli) | |
11 Al Qubah | 27 Sabha | |
12 Al Wahat | 28 Surt | |
13 Az Zawiyah | 29 Sabratha Wa Surman | |
14 Benghazi | 30 Wadi Al Hayaa | |
15 Bani Walid | 31 Wadi Al Shatii | |
16 Darnah | 32 Yafran |
Ƙasashen Afirka |
Afirka ta Tsakiya | Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina Faso | Burundi | Cabo Verde | Cadi | Côte d'Ivoire | Eritrea | eSwatini | Ethiopia | Gabon | Gambiya | Ghana | Gine | Gine Bisau | Ginen Ekweita | Jibuti | Kameru | Kenya | Komoros | Kwango (JK) | Kwango (JDK) | Laberiya | Lesotho | Libya | Madagaskar | Mali | Moris | Muritaniya | Misra | Morocco | Mozambik | Namibiya | Nijar | Nijeriya | Ruwanda | Saliyo | Sao Tome da Prinsipe | Senegal | Seychelles | Somaliya | Sudan | Sudan ta Kudu | Tanzaniya | Togo | Tunisiya | Uganda | Zambiya | Zimbabwe |