Kasar Chadi, tana ɗaya daga cikin kasashen da suke afirika ta tsakiya. Tanada iyaka da kasashe shida sune:- daga nahiyar gabas Sudan , nahiyar arewa Libya daga nahiyar yamma Nijar da Kamaru da Najeriya, nahiyar kudu jamhuriyar Afirka ta tsakiya. Kasar chadi kasa ce da batada wani kogi ko teku , amma tanada wani dan tabki sunansa tabkin chadi yana arewa maso yammacin Ndjamena baban birnin kasar .

Globe icon.svgCadi
Flag of Chad (en) Coat of arms of Chad (en)
Flag of Chad (en) Fassara Coat of arms of Chad (en) Fassara

Take La Tchadienne (en) Fassara

Kirari «Unité, Travail, Progrès»
«Unity, Work, Progress»
«الاتحاد، العمل، التقدم»
«Единство, труд, прогрес»
«Oasis of the Sahel»
Suna saboda Tabkin Chadi
Wuri
TCD orthographic.svg Map
 15°28′00″N 19°24′00″E / 15.46667°N 19.4°E / 15.46667; 19.4

Babban birni Ndjamena
Yawan mutane
Faɗi 15,477,751 (2018)
• Yawan mutane 12.05 mazaunan/km²
Harshen gwamnati Faransanci
Larabci
Labarin ƙasa
Bangare na Afrika ta Tsakiya
Yawan fili 1,284,000 km²
Wuri a ina ko kusa da wace teku Tabkin Chadi
Wuri mafi tsayi Emi Koussi (en) Fassara (3,415 m)
Wuri mafi ƙasa Bodélé Depression (en) Fassara (160 m)
Sun raba iyaka da
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 11 ga Augusta, 1960
Tsarin Siyasa
Majalisar zartarwa Government of Chad (en) Fassara
Gangar majalisa National Assembly (en) Fassara
• President of Chad (en) Fassara Mahamat Déby Itno
• President of Chad (en) Fassara Idriss Déby (4 Mayu 2018)
Ikonomi
Kuɗi CFA franc na Tsakiyar Afrika
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Suna ta yanar gizo .td (en) Fassara
Tsarin lamba ta kiran tarho +235
Lambar taimakon gaggawa 17 (en) Fassara, 18 (en) Fassara da 2251-4242 (en) Fassara
Lambar ƙasa TD
Cikin birnin cadi


TarihiGyara

daga Yusif sahabi

MulkiGyara

SiyasaGyara

Kasar Chadi tasamu yancin gashin kanta daga hannun kasar faransa tun daga ranar 11 ga watan Agusta a shekarar 1960, a wannan lokacin Ngarta Tombalbaye dan kudanci chadi wanda ba musulmi bane ya karbi ikon kasa daga hannun Faransa. Bayan shekara 5 da karbar mulki sai aka fara yaki tsakaninsa da musulmai ýan arewacin kasar, acikin babban birni Ndjamena, haka aka cigaba da yakin har shekara ta 1979 musulmai suka yi nasara akan ýan kudancin kasar wadanda mafi yawansu ba musulmai bane. A waccan lokaci Hissène Habré yazama shugaban Kasar .


== Arziki == tanada arziki mai yawa

WasanniGyara

Fannin tsaroGyara

Kimiyya da FasahaGyara

SifiriGyara

Sifirin Jirgin SamaGyara

Sifirin Jirgin ƘasaGyara

Al'aduGyara

MutaneGyara

YarukaGyara

AbinciGyara

TufafiGyara

IlimiGyara

AddinaiGyara

MusulunciGyara

KiristanciGyara

HotunaGyara

HotoGyara

 
Manyan titunan cikin garin cadi
 
gine gine masu tarihi a cadi


 
cikin garin cadi
 
Wasu manya maanyan gine ginen bude ido na cadi


Ƙasashen Afirka
Afirka ta Tsakiya | Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina Faso | Burundi | Cabo Verde | Cadi | Côte d'Ivoire | Eritrea | eSwatini | Ethiopia | Gabon | Gambiya | Ghana | Gine | Gine Bisau | Ginen Ekweita | Jibuti | Kameru | Kenya | Komoros | Kwango (JK) | Kwango (JDK) | Laberiya | Lesotho | Libya | Madagaskar | Mali | Moris | Muritaniya | Misra | Morocco | Mozambik | Namibiya | Nijar | Nijeriya | Ruwanda | Saliyo | Sao Tome da Prinsipe | Senegal | Seychelles | Somaliya | Sudan | Sudan ta Kudu | Tanzaniya | Togo | Tunisiya | Uganda | Zambiya | Zimbabwe