Ndjamena ko N’Djamena (Fort-Lamy kafin shekarar 1973) birni ce, da ke a ƙasar Cadi. Ita ce babban birnin kasar Cadi. Ndjamena tana da yawan jama'a 1,092,066, bisa ga jimillar 2012. An gina birnin Ndjamena a shekarar 1900.[1]

Ndjamena
N’Djaména (fr)
انجمينا (ar)


Wuri
Map
 12°07′N 15°03′E / 12.11°N 15.05°E / 12.11; 15.05
Ƴantacciyar ƙasaCadi
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 1,092,066 (2012)
• Yawan mutane 10,920.66 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Bangare na Sahelian Chad (en) Fassara
Yawan fili 100 km²
Wuri a ina ko kusa da wace teku Kogin Chari
Altitude (en) Fassara 298 m
Bayanan tarihi
Mabiyi Fort Lamy (en) Fassara
Ƙirƙira 29 Mayu 1900
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Tsarin lamba ta kiran tarho 235
Lamba ta ISO 3166-2 TD-ND
Ndjamena.
Ndjamena 1950

Manazarta gyara sashe

  1. Chad confronts rebels in capital BBC.co.uk April 13, 2006