Ƙungiyar kwallon kwando ta Mata ta Tunisia ta 'yan kasa da shekaru 19
Ƙungiyar kwallon kwando ta mata ta Tunisia ta 'yan kasa da shekaru 19 ( Larabci: منتخب تونس تحت 19 سنة لكرة السلة للسيدات ), wanda ake yi wa lakabi da Les Aigles de Carthage (The Eagles of Carthage ko The Carthage Eagles), ƙungiyar ƙwallon kwando ce ta ƙasar Tunisia, wadda Hukumar Kwallon Kwando ta Tunisiya (FTBB) ke gudanarwa. [1] ( Larabci: الاتحاد التونسي لكرة السلة ) Tana wakiltar ƙasar a gasar ƙwallon kwando ta mata ta ƙasa da ƙasa da 18 da 19 (ƙasa da shekaru 18 da ƙasa da shekaru 19).
Ƙungiyar kwallon kwando ta Mata ta Tunisia ta 'yan kasa da shekaru 19