Aisha Buhari

Uwargidan Shugaban Najeriya (2015 - 2023)

Aisha Muhammadu Buhari, First lady, (an haife ta a ranar goma shabakwai 17 ga watan Febrairun shekara ta alif ɗari tara da saba'in da daya 1971)[1] itace mata ta biyu bayan rasuwar uwar gidan shugaban kasa Muhammad buhari, Se ta zama ita ce first lady Kuma uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Shugaban Nijeriya, wanda Yakama aiki daga ranar (29) ga watan Mayu a shekara ta ( 2015) bayan ya karba ragamar shugabancin kasa daga tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, a zaben shekara ta dubu biyu da goma shabiyar (2015).Takasance cosmetologist ne, mai gyaran siffar kyawun jiki.[2][3][4]

Aisha Buhari
Uwargidan shugaban Najeriya

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Patience Jonathan - Oluremi Tinubu
Rayuwa
Haihuwa Jihar Adamawa, 17 ga Faburairu, 1971 (53 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Ƴan uwa
Abokiyar zama Muhammadu Buhari
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
Jami'ar Tsaron Nijeriya
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a gwagwarmaya, ɗan siyasa da beauty therapist (en) Fassara
Wurin aiki Abuja da Kaduna
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Farkon rayuwa gyara sashe

An haifi Aisha a garin Adamawa , acan ta girma, sannan kakanta Muhammadu Ribadu shine ministan tsaron najeriya na farko.

Ilimi gyara sashe

[5]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta gyara sashe

  1. Biography of Aisha Buhari, 12 Fabrairu 2017.
  2. Aisha Buhari's Book presentation like no other[permanent dead link], PunchNews.
  3. Aisha Buhari urges fair representation of women in appointments, Vanguard News.
  4. Aisha Buhari Meets With APC Women, Youths, Channels Television.
  5. https://www.bbc.com/hausa/labarai-43996281