Kaduna (birni)

Babban birnin kaduna

Kaduna birni ne, da ke jihar Kaduna, a ƙasar Najeriya. Shi ne babban birnin jihar Kaduna. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2006, jimillar mutane dubu dari bakwai da sittin, amma bisa ga kimantawa a shekarar 2017, jimilar mutane miliyan ɗaya da dubu dari huɗu. Birnin Kaduna kilomita dari biyu ne daga Abuja. Sannan kilomita saba'in da wani abu daga zaria.kaduna na akan kogin Kaduna ne. Muhimman wuraren da ke cikin garin Kaduna sun hada da gidan tarihi na sardaunan sokoto wato sir Ahmadu Bello, Masallacin sarkin musulmi Bello, gidan tarihi na kasa, gidan gwamnatin jihar Kaduna, makarantar horar da Sojojin na Najeriya manyan da kanana, dadai sauran su.

Kaduna


Suna saboda Kaduna
Wuri
Map
 10°31′23″N 7°26′25″E / 10.5231°N 7.4403°E / 10.5231; 7.4403
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 760,084 (2006)
• Yawan mutane 1,763.54 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 431,000,000 m²
Altitude (en) Fassara 250 m
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 1913
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Wasu abun

Yanar gizo kadunastate.gov.ng

Hotuna gyara sashe

 
wasu gurare acikin birnin kaduna
 
Kwalegin Fasaha ta Tarayya

Wasu hotuna kenan na sassa a cikin birnin Kaduna

Ilimi gyara sashe

Garin Kaduna gari ne mai dimbin tarihi na masana littattafai musamman ilimin addini da na boko. Akwai makarantu daban daban a birnin kaduna.

Manazarta gyara sashe

[1]

  1. https://www.nigeriagalleria.com/Nigeria/States_Nigeria/Kaduna/Brief-History-of-Kaduna-State.html