Jami'ar Ahmadu Bello
Jamiar Ahmad Bello dake cikin Garin Zariya a Najeriya
Jami'ar Ahmadu Bello jami'a ce ta gwamnatin tarayyar Nijeriya da ke Zariya a cikin Jihar Kaduna.[1] An assasa ta ne a ranar 4 ga watan Oktoban shekara ta alif ɗari tara da sittin da biyu 1962, shekara biyu bayan Nijeriya ta samu 'yancin kai. Shugaban Jami'ar n yanzun shine farfesa Kabir Bala. Jami'ar Ahmadu Bello na daya daga cikin manyan jami'o'in najeriya.[2]
![]() | |
---|---|
![]() | |
Discipline, Self-Reliance and Excellence | |
Bayanai | |
Suna a hukumance |
Ahmadu Bello University |
Iri |
public university (en) ![]() |
Ƙasa | Najeriya |
Laƙabi | ABU |
Aiki | |
Mamba na | Ƙungiyar Jami'in Afrika |
Harshen amfani | Turanci |
Adadin ɗalibai | 49,436 (2012) |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 4 Oktoba 1962 |
abu.edu.ng |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/f/fa/Gate_of_Ahmadu_Bello_University_Zaria_02.jpg/220px-Gate_of_Ahmadu_Bello_University_Zaria_02.jpg)
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/0/05/Department_of_Micro_Biology_ABU.jpg/220px-Department_of_Micro_Biology_ABU.jpg)
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/1/1e/Ahmadu_bello_university_senate.jpg/220px-Ahmadu_bello_university_senate.jpg)
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/2/2f/Sculptures_in_Ahmadu_bello_university_11.jpg/220px-Sculptures_in_Ahmadu_bello_university_11.jpg)
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
sannan tanada rassa da dama acikin najeriya ta kasu kasha Kashi ne a jahar kaduna
Manazarta
gyara sashe- ↑ Sir Eric Ashby (1960). Investment in Education: The Report of the Commission on Post-School Certificate and Higher Education (Report). Lagos.
- ↑ "Ahmadu Bello University". Ahmadu Bello University. Archived from the original on 9 July 2015. Retrieved 8 July 2015.