Rikicin Boko Haram ya fara a shekarar 2009, lokacin yan jihadi na kungiyar Boko Haram sun fara kai hari-hari da gwamnatin Nijeriya. Rikicin ya kashe fiye da 30000 mutane. Miliyan uku sun rasa muhallinsu a matsayin 'yan gudun hijira: mafi yawansu ba su a Borno ne, a birnin Maiduguri ko garuruwan Bama, Dikwa, Gwoza. Dubu dari biyu 'yan gudun hijira a Kamaru, Cadi na Nijar.

Infotaula d'esdevenimentRikicin Boko Haram

Iri insurgency (en) Fassara
Bangare na religious violence in Nigeria (en) Fassara
Kwanan watan 26 ga Yuli, 2009
Wuri Arewacin Najeriya
Ƙasa Najeriya
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta gyara sashe