Francesca Emanuel (An haife ta a ranar 19 ga watan Satumba shekara ta 1933 - 8 Afrilu 2020) ita ce mace ta farko da ta zama sakatariya ta farko a tarayyar Nijeriya.[1]

Francesca Emanuel
mamba na board

1989 - 2020
commissioner (en) Fassara

1987 - 1992
United Kingdom Permanent Secretary (en) Fassara

ga Yuli, 1975 -
Rayuwa
Cikakken suna Francesca Yetunde Pereira
Haihuwa Lagos, 19 Satumba 1933
ƙasa Najeriya
Mazauni Lagos
Abuja
Ƙabila Yarbawa
Harshen uwa Yarbanci
Mutuwa 8 ga Afirilu, 2020
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi
Karatu
Makaranta Holy Child College Obalende (en) Fassara
Jami'ar Ibadan
Jami'ar Kwaleji ta Landon
Matakin karatu Bachelor of Arts (en) Fassara
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, civil servant (en) Fassara, Jarumi da mawaƙi
Wurin aiki Lagos da Abuja
Mamba Kungiyar Marubuta ta Najeriya
Nigerian Conservation Foundation (en) Fassara
World Wide Fund for Nature (en) Fassara
Nigerian Institute of Management (en) Fassara

Rayuwar farko gyara sashe

An haife ta a 19 ga Satumba 1933. Ta shiga Kwalejin Jami'ar Ibadan saga nan sai Kwalejin Jami'ar London inda ta kammala a digirin girmamawa a fannin ilimin kasa.

Ayyuka gyara sashe

A shekarar 1959 ta shiga ma'aikatar farar hula ta tarayyar Najeriya kuma ta zama mace ta farko da ta zama jami'in gudanarwa. A watan Yulin 1975 Francesca aka nada mace ta farko a matsayin Sakatariyar din-din-din. Daga baya ta yi aiki a ma'aikatu da dama da suka hada da matasa, ci gaban al'umma, kafawa, wasanni, kimiyyar kiwon lafiya da fasaha. Ta yi aiki a matsayin memba na kwamitocin da yawa bayan ta yi ritaya. Ta kasance mamba a majalisar kuma mataimakin shugaban sakatarorin din-din-din na tarayya da suka yi ritaya.

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba ta lambar girmamawa ta kasa Kwamandan kungiyar na Nijer.

Ta kasance mamba ce ta Gidauniyar kiyayewa ta Najeriya.

Mutuwa gyara sashe

Ta mutu a ranar 8 Afrilu 2020 tana da shekaru 86.

Manazarta gyara sashe