Abū Ḥanīfa al-Nuʿmān b. Thābit b. Zūṭā b. Marzubān (larabci|أبو حنيفة نعمان بن ثابت بن زوطا بن مرزبان; Yarayu daga shekara ta c. 699 zuwa shekara 767 CE), An haife shi a shekara ta 699 (80 Hijri)
garin Kufa, Umayyad Caliphate, ya kuma dasu a shekara ta 767 (150 Hijri)
a birnin Baghdad, Abbasiyya, Dan asalin Parisa ne shi[1][2][3][4] Shi Dan garin Kufa ne[1]

Imam Abu Hanifa
Rayuwa
Cikakken suna النُّعْمَانِ بْنِ ثَابِتٍ بْنِ مَرْزُبَان الكُوفِيّ التَّيْمِيّ بِالْوَلَاء
Haihuwa Kufa, 5 Satumba 699 (Gregorian)
Mutuwa Bagdaza, 18 ga Yuni, 767 (Gregorian)
Makwanci Bagdaza
Karatu
Harsuna Larabci
Malamai Hammad ibn Abi Suleyman (en) Fassara
Ata ibn Abi Rabah (en) Fassara
Zayd ibn Ali (en) Fassara
Jafar ibn Muhammad
Anas bn Malik
Amir al-Sha'bi (en) Fassara
Tawus ibn Kaysan (en) Fassara
Jabalah ibn Suhaim (en) Fassara
Abd al-Rahman ibn Húrmuz (en) Fassara
Amr ibn Dinar (en) Fassara
Talha ibn Nafi (en) Fassara
Nafi Mawla ibn Umar (en) Fassara
Muharib ibn Diththar (en) Fassara
Alqamah ibn Marthad (en) Fassara
Abd-al-Aziz ibn Rafí (en) Fassara
Samak ibn Harb (en) Fassara
Abdul Malik bin Omair (en) Fassara
Al-Baqir
Ibn Shihab al-Zuhri (en) Fassara
Muhammad ibn Munkadir (en) Fassara
Ata ibn al-Saib (en) Fassara
Hisham ibn Urwah (en) Fassara
Ɗalibai
Sana'a
Sana'a Ulama'u, Ɗan kasuwa da Islamic jurist (en) Fassara
Muhimman ayyuka Musnad Abu Hanifa
Al-Fiqh al-Akbar (en) Fassara
Imani
Addini Musulunci


Ya shahara a karantar da fahimtar sa akan Istihsan, ya wallafa shahararren littafin nan wato Al-Fiqh al-Akbar. Malamansa sune; Hammad bin Abi Sulayman,[1] Ata' ibn abi rabah, Zayd ibn Ali, Ja'far al-Sadiq, da sauran manyan tabi'in, yakarantar da dalibansa kamar su; Imam Malik Ibn Anas, Imam Al-Shafi'i, Muhammad al-Shaybani, Abu Yusuf, al-Tahawi, Ahmad Sirhindi, Shah Waliullah da sauransu.


Anfi saninsa da Abū Ḥanīfa ko kuma Imam Abū Ḥanīfa musamman a wurin mabiya Sunnah,[5] Yakasance dan karni na 8th ne, mabiyin Sunnah, Malamin Tauhidi kuma Alkali wanda asalinsa ba Parise ne.[6] shine yasamar da makarantar Hanafiyya ko Hanafi Mazhab, wanda har wayau itace Mazhabar dake da mafi yawan mabiya ahlus-sunnah a duniya. [6] Ana kiransa da al-Imām al-aʿẓam ("The Great Imam") and Sirāj al-aʾimma ("The Lamp of the Imams") a wurin mabiya ahlus-sunnah.[6][3]

An haife shi daga cikin Gidan musulunci a garin Kufa,[6] Abu Hanifa yatafi zuwa yankin Hejaz dake kasashen larabawa a waccan lokacin yayinda yake matashi, a nan ne yayi karatu a wuraren manyan malaman garin Makkah da Madina.[6] A matsayin sa na Malamin akida kuma mai hukunci Abu Hanifa yayi suna akan yardarsa da amfani da hankali wurin yin hukunci da ma akida (faqīh dhū raʾy).[6] makarantar Abu Hanifa itace ta zama zuwa makarantar Maturidi school of orthodox Sunni theology.[6]

Al'umman Zaydi Shi'a suma dai baa barsu abaya ba, Dan suna matukar girmama Imam Abu hanifa a matsayin wani babban Malamin addinin musulunci.[7]

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 1.2 cite book|last1 = A.C. Brown|first1 = Jonathan|authorlink=Jonathan A.C. Brown|title = Misquoting Muhammad: The Challenge and Choices of Interpreting the Prophet's Legacy|date = 2014|publisher = Oneworld Publications|isbn = 978-1780744209|pages = 24–5
  2. Mohsen Zakeri (1995), Sasanid soldiers in early Muslim society: the origins of 'Ayyārān and Futuwwa, p.293 [1]
  3. 3.0 3.1 Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named Cambridge
  4. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named Cyril
  5. ABŪ ḤANĪFA, Encyclopædia Iranica
  6. 6.0 6.1 6.2 6.3 6.4 6.5 6.6 Pakatchi, Ahmad and Umar, Suheyl, "Abū Ḥanīfa", in: Encyclopaedia Islamica, Editors-in-Chief: Wilferd Madelung and, Farhad Daftary.
  7. Abu Bakr al-Jassas al-Razi. Ahkam al-Quran. Dar Al-Fikr Al-Beirutiyya. pp. volume 1 page 100.