Laftanar Janar Salou Djibo (an haifeshi ranar 15 ga Afurilun shekarar 1965[1]) sojan Jamhuriyar Nijar ne. Djibo ya kuma karɓe ragamar mulkin ƙasar Nijar ne daga hannun Mamadou Tandja sakamakon wani shiryayyen juyin mulki da aka shirya a ranar 18 ga Fabrairun Shekarar 2010.[2][3][4] Gwamnatin soja ta ƙarƙashin jagoran Djibo ta maida mulki ga fararen hula bayan zaben da aka gudanar a ƙasar shekarar 2011.

Salou Djibo
shugaban Jamhuriyar Nijar

18 ga Faburairu, 2010 - 7 ga Afirilu, 2011
Mamadou Tandja - Mahamadou Issoufou
Rayuwa
Haihuwa Namaro, 15 ga Afirilu, 1965 (59 shekaru)
ƙasa Nijar
Ƙabila Mutanan zabarmawa
Karatu
Makaranta Meknes Royal Military Academy (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, soja da hafsa
Mamba Supreme Council for the Restoration of Democracy (en) Fassara
Digiri général de corps d'armée (en) Fassara
Imani
Jam'iyar siyasa Supreme Council for the Restoration of Democracy (en) Fassara

Tashin sa da rayuwar iyalai gyara sashe

 
Salou Djibo

Anhaifi Salou Djibo a ƙauyen Namaro a 1965.[5] Ɗan kabilar Zarma ne. Djibo nada aure da ƴaƴa biyar.

Aikin Soja gyara sashe

A shekarar 1995, Djibo ya shiga tirenin na aikin soja a garin Bouaké, kasar Côte d'Ivoire kafin ya zama ofisa a 1996. Ya zama Laftanar na biyi a 1997 kuma ya kara samun karin girma zuwa Kaftin a shekarar 2003 He was commissioned da kuma mukamin Mejo a 2006.[5] Djibo has also received training in Morocco and China.[6]

Daga cikin guraren da Djibo yayi aiyukan sa a rundunar Sojojin Nijar ya rike mukamin Kwamanda a garuruwan Agadez, Niamey.[6]

Djibo yayi aiki da Majalisar Dinkin Duniya, inda yayi aikin gudanar da zaman lafiya a kasar Kwaddibuwa shekarar 2004. Kwango 2006.[5]

Juyin mulki na 2010 gyara sashe

Jim kadan bayan ya karbe ragamar Jamhuriyar Nijar, gwamnatin sa tayi alkawarin damka mulki ga fararen hula tare da fatan kafa gangariyar demokaradiya.[7]

Ritaya gyara sashe

Djibo yayi ritaya daga aikin soja jim kadan bayan mika mulkin sa.

Manazarta gyara sashe

  1. "Le Commandant Salou Djibo, patron du CSRD, la junte qui dirige le Niger...." Archived 2011-07-16 at the Wayback Machine, African Press Agency, 20 February 2010 (in French).
  2. (in French) "Un Conseil militaire prend le pouvoir au Niger" Archived 2010-02-21 at the Wayback Machine, Radio France International, February 19, 2010
  3. (in French) "Niger : le chef d'escadron Salou Djibo, "président" du CSRD" Archived 2018-12-07 at the Wayback Machine, Agence France Presse, February 19, 2010
  4. "Niger junta names leader after coup", UK Press Association, February 19, 2010
  5. 5.0 5.1 5.2 http://english.cctv.com/20100222/103693.shtml
  6. 6.0 6.1 (in French) "Retour au calme au Niger au lendemain du coup d'Etat" Archived 2011-05-19 at the Wayback Machine, Le Point/Reuters, February 19, 2010
  7. "Military coup ousts Niger president Mamadou Tandja", British Broadcasting Corporation, February 19, 2010