Nii Akuetteh

Manazarcin manufofin Ghana kuma mai fafutuka; wanda ya kafa Cibiyar Binciken Dimokuradiyya da Rikici

Nii Akuetteh haifaffen Ghanannya kasance manazarci ne kuma mai fafutuka. Akuetteh shine wanda ya kafa Cibiyar Binciken Dimokuraɗiyyar da Rikici, da ke Accra, Ghana.[1][2] Shi ne tsohon babban darektan Afirka Action kuma Edita a TransAfrica.[3][4][5]

Nii Akuetteh
Rayuwa
ƙasa Ghana
Ƴan uwa
Abokiyar zama Cynthia Akuetteh
Sana'a
Akuetteh a cikin 2017

Ya auri Cynthia Archie Akuetteh jami'ar diflomasiyar Amurka kuma tsohuwar jakadiyar Amurkan a ƙasar Gabon.[6]

Tarihin rayuwa gyara sashe

A cikin 1980s, Akuetteh ya shiga cikin gwagwarmayar anti-Apartheid a Washington, DC.[7]

Kusan a shekara ta 2000, Akuetteh ya koma Najeriya, inda ya zauna a biranen Legas da Abuja don ƙirƙirar gidauniyar bayar da tallafi da ta mayar da hankali kan ƙaddamar da mulkin demokraɗiyya a yammacin Afirka.

Manazarta gyara sashe

  1. "Shows featuring Nii Akuetteh". Democracy Now!. 2009-07-10. Retrieved 2012-11-29.
  2. "Daily Briefing, August 5, 2010". Background Briefing with Ian Masters. August 5, 2010. Archived from the original on December 3, 2016. Retrieved March 15, 2023.
  3. "Democracy in Africa: A Lecture by Nii Akuetteh". Washington Peace Center. 2011-11-04. Retrieved 2012-11-29.
  4. "What is behind Obama's new Africa strategy? - Inside Story Americas". Al Jazeera English. Retrieved 2012-11-29.
  5. "Ghana Legacy". YouTube. 2012-07-26. Retrieved 2012-11-29.
  6. "Cynthia Helen Akuetteh (1948- ) •" (in Turanci). 2015-06-01. Retrieved 2023-03-07.
  7. "Biographical Statement of Mr. Nii Akuetteh" (PDF). Congressional Record. May 18, 2016.