Henry Dickson

Gwamnan jihar Bayelsa, Nigeria

Seriake Henry Dickson (an haife shi a 28 January 1966) Dan Nijeriya kuma Dan'siyasa. Yazama zababben gwamna a Jihar Bayelsa dake kudu maso kudancin Nijeriya a 14 ga watan February 2012. Yakasance dan'majalisar wakilai tun daga 2007 had zuwa 2012.[1][2][3]

Henry Dickson
Gwamnan Jihar Bayelsa

14 ga Faburairu, 2012 - 14 ga Faburairu, 2020
Nestor Binabo - Douye Diri
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2011 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya


District: Bayelsa West
Rayuwa
Haihuwa Toru-Orua (en) Fassara, 28 ga Janairu, 1966 (58 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Mutanen Ijaw
Harshen uwa Harshen Ijaw
Karatu
Makaranta Jami'ar jihar Riba s
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Manazarta gyara sashe

  1. "Profile of Hon Henry Seriake Dickson, about him, his work and family". 24hrsNigeria.com. 2011-11-24. Archived from the original on 2012-04-13. Retrieved 2012-02-14. Unknown parameter |deadurl= ignored (|url-status= suggested) (help)
  2. "Nigeria ruling party wins in president's home state". Reuters. 202-02-12. Archived from the original on 2019-12-15. Retrieved 2012-02-14. Check date values in: |date= (help)
  3. "Dickson declares free education". Daily Times Nigeria. 202-02-14. Archived from the original on 2012-07-11. Retrieved 2012-02-15. Check date values in: |date= (help)