dan Najeriya Namiji/'Yar Nijeriya mace, 'Yan Nijeriya, ko Mutanen Nijeriya mutane ne dake zama a Nijeriya ko kuma suke da tarihin kakanninsu daga Nijeriya.[1] Nigeriya na tattare da al'ummomi, da kabilu da al'adu daban-daban kuma Kalmar ta Ɗan/Yar/Mutanen Nijeriya na alakanta yan ƙasar ne, kamar yadda dokan tabbatacin zama dan ƙasa ya nuna.[1] Nigerians derive from over 250 ethnic groups and languages.[2] Dukda akwai al'ummu daban-daban a Nijeriya, Harkokin neman kudi yataka muhimmin rawa wurin yawace yawacen al'ummu daban-daban mabanbanta addini wurin yawo daga wannan bangare zuwa wata bangaren, daga Nijeriya, wanda yasamar da haduwa da cakudewar mutanen, musamman wadanda suke zaune a birane sune abun yafi shafa.[3] Sama da kashi 50 na Mutanen Nijeriya Muslimai ne wanda sauran kashin na kasa da 50 akwai Kirista da masu bin addinin gargijiya da sauransu.[4][5]

Dan Nijeriya
yawan mutane
Bayanai
Ƙaramin ɓangare na inhabitant (en) Fassara, African people (en) Fassara da West Africans (en) Fassara
Ƙasar asali Najeriya
Suna saboda Najeriya
Ƙasa Najeriya
Ƙasa da aka fara Najeriya
Yadda ake kira mace нигерийка
Yadda ake kira namiji нигериец
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
Tutar Najeriya

Yan Nijeriya mutane ne da suke daga alummu da kuma addini daban-daban kasantuwar ƙasar an kirkire ta ne sanadiyar mulkin mallaka na turawa da Daular Biritaniya wanda bata da wani alaka da kabila ko addinin wurin mulkin ta.[4]

Akwai manyan ƙasashe dake da tarihi a Nijeriya wadanda sun taimaka wurin kasancewar Nijeriya ta hannun Sarakuna da irin dokoki da yanayin tsarin harajinsu, da kuma amfani da addini a wurin yardar da kafin Sarakan da hadin kan jama'arsu.[6] Arewacin Nijeriya takasance tasamu canji a al'adunta ta irin canjin da musulunci yakawo a Yankin, da samun manyan daulolin kasashen Musulunci a yankin.[6]Daular Kanem-Bornu da Masarautar Sokoto sunkasance manyan kasashen Musulunci a tarihin Arewacin Nijeriya.[6] Kudancin Nijeriya a tarihi suma sunada daulolin kasashe masu kafi kamarsu Daular Benin da Daular Oyo, kasashen Ife da wasu daga cikin kasashen Yarbawa.[6]

Al'adun Nijeriya was profoundly affected by the British colonial rule.[7] Such as British colonial authorities' denouncements and attacks upon polygamy, trial by ordeal, and certain types of sacrifices.[7] At the same time, British colonial authorities maintained and promoted traditional Nigerian culture that strengthened colonial administration.[7] The British spread Christianity throughout southern Nigeria and Christian missionaries assisted British authorities in establishing a Western-style education system in Nigeria that resulted in the teaching of the English language in Nigeria and its subsequent adoption as Nigeria's main language.[7] The British replaced unpaid household labour with wage labour.[7] Prior to colonization in the twentieth century, Nigeria's tribes usually possessed the land as a community, such that land could not be bought or sold.[8] Colonization brought the notion of individuals owning land and commercialization of land began.[8]

In Nigeria a majority of seventy percent of Nigerians live in villages of two types: the first type used by the Igbo and Tiv involves a collection of dispersed compounds, the second type used amongst the Hausa, Yoruba, and Kanuri involves nucleii of compounds.[5] These villages compose members of the ethnicity-related through ancestry as well as strangers who have been assimilated into the ethnicity.[5] Since the time prior to colonization to the present it has been common practice of Nigeria's tribes to adopt strangers into the tribes.[8] A male elder commonly serves as a village chief.[5]

A manyan biranen Nijeriya, there is substantial intermingling of Nigerians with foreigners, especially Europeans, Lebanese, and Indians.[3] The economic importance of Nigeria's cities has resulted in migrations of people from their traditional ethnic or cultural homeland to cities outside those territories.[3] Igbo and Ibibio people have commonly migrated to Lagos and many southerners migrate to the north to trade or work while a number of northerner seasonal workers and small-scale entrepreneurs go to the south.[3]

Ethnic, religious, and regional disputes and tensions have commonly divided Nigerians on political issues.[9] In particular, cultural and political divisions between the Muslim north and the Christian south has politicized religion and caused significant political disputes in Nigeria.[9] Ethnic-motivated and religious-motivated violence by extremists has increased these tensions as well.[4]

Dukda dai, anrika samun wasu masu saurin ra'ayi, yan'Nijeriya sun cigaba da zama lafiya a tsakanin su, and a common Nigerian identity has been fostered amongst the more-educated and affluent Nigerians as well as with the many Nigerians who leave small homogeneous ethnic communities to seek economic opportunities in the cities where the population is ethnically mixed.[4] Although there are cultural divisions amongst Nigerians, Nigerians commonly use the English language as their primary language.[4] Also, most Nigerians share a strong commitment to individual liberties and democracy.[4] Even during periods of military rule, such military governments were pressured to maintain democratic stances by the Nigerian people.[4] Nigeria's political figures commonly know multiple indigenous languages outside their own indigenous language.[4]

.

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 April A. Gordon (2003). Ethnic diversity within nations. Santa Barbara, California, USA: ABC-CLIO, Inc. p. 233. ISBN 1576076822.
  2. Toyin Falola. Culture and Customs of Nigeria. Westport, Connecticut, USA: Greenwood Press, 2001. p. 4.
  3. 3.0 3.1 3.2 3.3 Toyin Falola. Culture and Customs of Nigeria. Westport, Connecticut, USA: Greenwood Press, 2001. p. 8.
  4. 4.0 4.1 4.2 4.3 4.4 4.5 4.6 4.7 April A. Gordon. Nigeria's Diverse Peoples: A Reference Sourcebook. Santa Barbara, California, USA: ABC-CLIO, 2003. p. 233.
  5. 5.0 5.1 5.2 5.3 Toyin Falola. Culture and Customs of Nigeria. Westport, Connecticut, USA: Greenwood Press, 2001. p. 6.
  6. 6.0 6.1 6.2 6.3 Toyin Falola. Culture and Customs of Nigeria. Westport, Connecticut, USA: Greenwood Press, 2001. pp. 15-16.
  7. 7.0 7.1 7.2 7.3 7.4 Toyin Falola. Culture and Customs of Nigeria. Westport, Connecticut, USA: Greenwood Press, 2001. p. 18.
  8. 8.0 8.1 8.2 Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named Toyin Falola 2001. pp. 4
  9. 9.0 9.1 April A. Gordon. Nigeria's Diverse Peoples: A Reference Sourcebook. Santa Barbara, California, USA: ABC-CLIO, 2003. p. 111.

.