Asabe Vilita Bashir (an haifeta a ranar 19 ga watan Faburairu, shekara ta alif ɗari tara da sittin da biyar 1965A.c) a kauyen Limankara da ke karkashin karamar hukumar gwoza,ta kasance mace yar siyasa a Najeriya. Anzabe ta a matsayin mace mai wakiltar Gwoza, Chibok da ke jihar Borno. Yar siyace a karkashin jam'iyyar APC dake wakiltan Gwoza, Chibok da kuma Damboa na jihar Borno. Ta kuma goyi bayan samar da adalci ga majiyatan rikicin Boko Haram.

Asabe Vilita Bashir
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2015 -
District: Damboa/Gwoza/Chibok
Rayuwa
Haihuwa Jihar Borno, 19 ga Faburairu, 1965 (59 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
academic degree (en) Fassara Master of Education (en) Fassara : Karantarwa
academic degree (en) Fassara Digiri a kimiyya : Karantarwa
academic degree (en) Fassara Doctor of Philosophy (en) Fassara
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Ilimi gyara sashe

Bashir ta karbi takardar shedar karatun ta na GCE daga Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke jihar Maiduguri a shekarar 1984. Daga nan sai ta shiga Jami'ar Maiduguri don karatun koyarwa. An ba ta sakamakon BSc na Koyarwa (Education) a cikin shekarar 1988, da MEd a Gudanarwa da Tsare-tsare a shekarar 1992, da kuma Ph.D. a cikin Falsafa a shekarar 2002.[1]

Ayyuka gyara sashe

Ta kasance mamba a Majalisar Wakilan Tarayyar Najeriya,[2] wakiltar mazabar Gwoza, Chibok da Damboa a jihar Borno .[3] Tana yin shawarwari kan aikin da zai inganta rayuwar wadanda rikicin Boko Haram ya shafa, musamman mata da yara.[4][5]

Manazartani gyara sashe

  1. "Hon. Asabe Vilita Bashir: Education". National Assembly. Federal Republic of Nigeria. Archived from the original on 10 June 2019. Retrieved 14 June 2018.
  2. Biography of Asabe Vilita Bashir". Nigerian Biography. 16 December 2015. Retrieved 26 May 2018.
  3. "Biography of Asabe Vilita Bashir". Nigerian Biography. 16 December 2015. Retrieved 26 May 2018.
  4. Editor. "Lawmaker to Aisha Buhari: Start a pet project on Boko Haram victims". The Cable. Retrieved 26 May 2018.CS1 maint: extra text: authors list (link)
  5. Victor Oluwasegun, Dele Anofi. "Reps to FG: Reopen schools in Borno, Yobe, Adamawa". The Nation. Retrieved 26 May 2018.

Diddigin bayanai na waje gyara sashe