Akko (Nijeriya)
Akko karamar hukuma ce dake Jihar Gombe, a arewa maso gabashin Nijeriya.[1]
Akko | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Gombe | |||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 337,853 (2006) | |||
• Yawan mutane | 128.61 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Bangare na | Afirka, Najeriya da Jihar Gombe | |||
Yawan fili | 2,627 km² | |||
Altitude (en) | 446 m | |||
Tsarin Siyasa | ||||
Majalisar zartarwa | supervisory councillors of Akko local government (en) | |||
Gangar majalisa | Akko legislative council (en) | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Lambar aika saƙo | 771 | |||
Kasancewa a yanki na lokaci |
Kumo itace hedikwatar karamar hukumar Akko.[2] Sa annan Sakatariyar karamar Hukumar Akko yana cikin garin Kumo Akko LGA, Gombe State. Garuruwa ko anguwowin da ke Akko sune kamar su Gona, kumo, pindiga, Garin Garba, Jalingo, Jauro tukur, Kembu, kumo north, Garko, Kumo east, panda, kumo central, Lergo, Garin liman kumo, Marrarabun Tum da sauran su.
Karamar hukumar Akko tana cikin garin Kumo kuma wannan yanki ya ƙunshi Gona, Kumo, Pindiga, Garin Garba, Jalingo, Jauro Tukur, Kembu, Kumo North, Kumo East, Panda, Kumo Central, Lergo, Garin Liman Kumo, Mararraban-Tum. , Tashan Magarya, da dai kuma sauransu.
Karamar hukumar Akko tana karkashin jihar Gombe ne kuma gwamna mai ci Alhaji Muhammad Inuwa Yahaya ke mulki a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[3][4][5]
Harsuna gyara sashe
Karamar hukumar Akko nada yaruka daban-daban wanda sunkai yaruka 30 da ake magana dasu a cikin ta, amma yaren da suka fi yawan amfani dashi wajen magana shine Fulani da Hausa.[6]
Ilimi gyara sashe
Akko nada jami'ar tarayya guda ɗaya wato Federal University Kashere wanda take a garin Kashere.[7] Gombe state University of Science and Technology[8]
Manazarta gyara sashe
- ↑ "Rome2rio: Discover how to get to Akko from anywhere". Rome2rio (in Turanci). Retrieved 2020-03-30.
- ↑ https://dailynigerian.com/gombe-rep-construct-schools/
- ↑ https://www.rome2rio.com/s/Akko-Nigeria
- ↑ https://tribuneonlineng.com/gombe-governor-dissolves-lgcs-directs-handover-to-senior-officers/
- ↑ https://dailytrust.com/ipac-kicks-against-plans-to-appoint-lg-caretaker-chairmen-in-gombe/
- ↑ https://www.ethnologue.com/country/NG
- ↑ https://oer.fukashere.edu.ng/login
- ↑ https://www.premiumtimesng.com/news/more-news/571033-buhari-mourns-ex-vc-of-three-nigerian-universities.html