Umar Ibn Sa'ad
'Umar ibn Sa'ad ( Larabci: عمر بن سعد ) ( fl. 620-686), ya kasan ce ɗa ne ga Sahabin Muhammad Sa'ad ibn Abi Waqqas . An haifeshi a Madina sannan daga baya ya koma Kufa wacce mahaifinsa ya gina kuma ya kasance a wurin har zuwa rasuwarsa.
Umar Ibn Sa'ad | |
---|---|
Rayuwa | |
Cikakken suna | عُمر بن سَعد بن أبي وقاص |
Haihuwa | Madinah, 620 |
ƙasa |
Khulafa'hur-Rashidun Umayyad Caliphate (en) |
Harshen uwa | Larabci |
Mutuwa | Kufa, ga Augusta, 686 |
Yanayin mutuwa | kisan kai (decapitation (en) ) |
Killed by | Abu Amra Kaysan (en) |
Ƴan uwa | |
Mahaifi | Sa'd ibn Abi Waqqas |
Ahali | Muhammed ibn Sa`d ibn Abi Waqqas (en) , Amer ibn Sa`d ibn Abi Waqqas (en) , Mus'ab ibn Sa`d ibn Abi Waqqas (en) da A'isha ibn Sa`d ibn Abi Waqqas (en) |
Ƴan uwa |
view
|
Karatu | |
Harsuna | Larabci |
Sana'a | |
Sana'a | military commander (en) da muhaddith (en) |
Aikin soja | |
Fannin soja | Umayyad Army (en) |
Ya faɗaci | Yaƙin Karbala |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
. |
Malami ne, kuma yana karbar umarni daga Ibn Ziyad . Yana daga cikin shugabannin sojojin da suka kashe Husayn bn Ali a yakin Karbala a shekara ta 680, babban yakin farko na yakin basasar Musulunci na biyu (Fitna ta biyu).
Matarsa ‘yar uwar Mukhtar al-Thaqafi ce, wacce ta mulki Iraki daga 685 zuwa 687, a lokacin Fitina ta Biyu . Ya kuma haifi da, Hafs Bin Amar bin Saad bin Abi Waqqas, wanda ya kasance a bisa tarihi da mahaifiyarsa ta kashe a lokacin gwamnatin Mukhtar al-Thaqafi.
Abu Amra Kaysan ne ya kashe Umar bn Sa’ad, bisa umarnin Mukhtar al-Thaqafi, saboda ya shiga yakin Karbala.[1][2]