Suleiman Adamu Injiniya ne na Najeriya kuma Ministan Ma'aikatar Albarkatun Ruwa ta Tarayyar Najeriya.[1] Ya ƙaddamar da aikin samar da ruwan sha na yankin Ogbia a Otuoke na jihar Bayelsa.[2] Shugaban Tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya naɗa shi Ministan Albarkatun Ruwa.[3][4][5]

Suleiman Hussein Adamu
Minister of Water Resources (en) Fassara

21 ga Augusta, 2019 - 2023
Minister of Water Resources (en) Fassara

Nuwamba, 2015 - 2019
Muktar Shagari
Rayuwa
Haihuwa 19 ga Afirilu, 1963 (60 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da civil servant (en) Fassara

Rayuwar farko da ilimi gyara sashe

An haifi Suleiman a garin Kaduna a shekarar 1963 kuma ya kammala karatunsa a jami'ar Ahmadu Bello Zariya, Kaduna kafin ya wuce jami'ar karatu ta ƙasar Ingila.[6]

Kyauta da karramawa gyara sashe

A shekarar 2020, Suleiman Hussein Adamu ya sami lambar yabo ta duniya ta shekarar 2020 don ƙwaƙƙwaran gudummawa ga WaterAid daga Mai martaba, Yarima Charles, Yariman Wales.[7]

Manazarta gyara sashe