Shaibu Husseini (An haifeshi ranar 4 ga watan Disamba, 1970), ya kasan ce ɗan jaridar Nijeriya ne, mai yin zane-zane, mai kula da al'adu, PR kuma masanin Media da mai kula da fina-finai. Ya yi karatun digirin-digirgir a fannin Sadarwa na Jami’ar ta Legas kuma ya yi karatu a Makarantar Koyon Sadarwa ta Jami’ar Jihar Legas da kuma Jami’ar ta Legas inda ya samu BSc (First Class) a fannin Sadarwa.

Shaibu Husseini
Rayuwa
Haihuwa 17 Disamba 1970 (53 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan jarida da mai sukar lamarin finafinai

Aiki gyara sashe

Husseini babban edita ne a jaridar The Guardian (Nigeria). A shekarar 2014, an karrama shi saboda gudummawar da ya bayar wajen bunkasa masana'antar fina-finai ta Najeriya ta hanyar Nollywood Film Festival a kasar Jamus. Ya kasance shugaban kwalejin tantancewa kuma memba a kwamitin alkalai na Afirka Movie Academy Awards Awards tsawon shekaru.

Manazarta gyara sashe

http://www.nigeriansreport.com/2010/12/top-nollywood-stars-grace-shaibu.html

http://thenationonlineng.net/honour-for-film-critic-shaibu-husseini/