Moji Makanjuola ( MFR ) yar Najeriya ce, ƙwararriyar yar jarida kuma mai watsa shirin labarai.[1][2] Ta kasance tsohuwar shugabar kungiyar ‘’ Yan Jarida ta Najeriya (NAWOJ) da soyayya ” [3]>[4]

Moji Makanjuola
Rayuwa
Haihuwa Kwara
ƙasa Najeriya
Mazauni Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Yarbanci
Sana'a
Sana'a ɗan jarida, Mai daukar hotor shirin fim da broadcaster (en) Fassara
Employers Nigerian Television Authority
Mamba Najeriya

Bayan Fage da kuma Aiki gyara sashe

Moji Makanjuola, yar asalin jihar Kwara na ɗaya daga cikin yan jaridar Najeriya waɗanda suka ba da gudummawa sosai game da haɓakawa da ci gaban aikin jarida a Najeriya musamman a fannin aikin jarida.[5][6] Ita ce mai ba da shawara a Media ga UN Women, wacce kuma ta yi aiki shekaru da yawa a cikin Hukumar Kula da Gidan Talabijin ta Najeriya (NTA) inda ta hau matsayin shugabar kula da lafiya da kulab din maza kafin ta yi ritaya. Ta kuma kasance tsohuwar memba a Cibiyar Kula da Cututtukan Cututtuka, CDC Atlanta a Amurka.[7]

Kafin yenta ritaya daga aiki a NTA, tayi aiki ne gabanin nan a National Television Broadcast, Kwara State, Nigeria wadda ta kasance ta farko dake watsa labari a telebijin .[8].Mrs. Makanjuola Kuma itace shugabar sadarwa a tashar NTA da tsakanin shekarar 1980 zuwa shekarar 1985. Bayan yenta ritaya daga Nigeria Television Authority (NTA) as pioneer Head of the Health and Gender Desk, ta ci gaba da aiki a NTA akan kwantaragi.[9].Mrs Moji Makanjuola itace cinematographer da kuma Chief Executive Officer na Bronz and Onyx, wani Kamfani Integrated Marketing Communications da tsare-tsare[10]. Ta taba zama shugabar kungiyar Nigerian Association of Women Journalists (NAWOJ)[11]. Itace mawallafiyar littafi “Health Journalism: Tafiya tare da Moji Makanjuola’’, which was launched in December 2012[12]. A 29th na watan Satumba, shekarar 2014, Aunty Moji kamar yadda aka fi kiranta, tana daga cikin mutane 305 distinguished Nigerians wanda aka karrama da national honours by President Goodluck Ebele Jonathan of Nigeria. She was granted a Member of the Order of the Federal Republic (MFR)[13]. She is also an Executive Director of International Society of Media in Public Health (ISMP)[14].

Duba kuma gyara sashe

  • Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya
  • Oluremi Oyo

Manazarta gyara sashe

  1. "Moji Makanjuola's day of joy". The Punch - Nigeria's Most Widely Read Newspaper. Archived from the original on 6 October 2014. Retrieved 30 September 2014.
  2. "New Telegraph – Service chiefs, eight governors, others make National Honours list". Archived from the original on 6 October 2014. Retrieved 30 September 2014.
  3. http://allafrica.com/stories/200702260564.html
  4. "Moji makanjuola: I never lied for government - The Sun News". The Sun News. Retrieved 30 September 2014.
  5. "First Lady pledges increased advocacy for women's health". Archived from the original on 30 September 2014. Retrieved 30 September 2014.
  6. "Towards restoring peace in Northern Nigeria through women". Daily Independent, Nigerian Newspaper. Archived from the original on 6 October 2014. Retrieved 30 September 2014.
  7. "The Challenge Judges - The African Story Challenge". Archived from the original on 6 October 2014. Retrieved 30 September 2014.
  8. https://allafrica.com/stories/200702260564.html
  9. https://web.archive.org/web/20141006074716/http:/www.theafricanstorychallengejudging.org/the-challenge-judges/
  10. https://allafrica.com/stories/200702260564.html
  11. https://allafrica.com/stories/200702260564.html
  12. https://archive.is/20140930113909/http://royaltimes.net/more/health/first-lady-pledges-increased-advocacy-for-womens-health/#selection-329.1-337.120
  13. http://timenigeria.com/a-memorable-night-with-ace-broadcaster-anty-moji/
  14. https://greensavannahdiplomaticcable.com/2018/11/bamigboye-put-me-on-career-path-moji-makanjuola/[permanent dead link]