Danjuma Laah

Dan siyasar Najeriya

Danjuma Laah (an haife shi ranar 16 ga Fabrairu, 1960) ɗan siyasa Najeriya ne kuma ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazaɓar Kaduna ta kudu a jihar Kaduna, a Majalisar Najeriya ta 9.[1]

Danjuma Laah
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 - ga Yuni, 2023
District: Kaduna South
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019
District: Kaduna South
pension (en) Fassara

Rayuwa
Cikakken suna Danjuma Tella La'ah
Haihuwa Jihar Kaduna, 16 ga Faburairu, 1960 (64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yaren Tyap
Karatu
Makaranta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Yaren Tyap
Hausa
Gworog (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, ɗan kasuwa da ma'aikacin gwamnati
Imani
Addini Katolika
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Danjuma Laah ya kasance ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar Kaduna ta kudu tun daga shekarar 2015. A ranar 23 ga Fabrairu an sake zaɓensa a kan muƙaminsa inda ya samu ƙuri'u 268,287 wanda ya kayar da Yusuf Barnabas Bala tsohon mataimakin gwamnan Kaduna, a ƙarƙashin jam'iyyar APC wanda ya samu ƙuri'u 133, 923.[2][3]

Manazarta gyara sashe

  1. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". Nass.gov.ng. Retrieved 2020-01-07.
  2. QueenEsther Iroanusi (2019-03-12). "INEC releases list of elected senators, APC-62, PDP-37". Premiumtimesng.com. Retrieved 2020-01-07.
  3. Ali, Ahmed (2019-02-25). "PDP wins senate seat in Kaduna – Daily Trust". Dailytrust.com.ng. Archived from the original on 2019-08-07. Retrieved 2020-01-07.