Attahiru Muhammadu: Jega yakasance Malami ne, kuma tsohon Vice-Chancellor a Jami'ar Bayero, Jihar Kano. A 8 ga watan Yuni, shekarar 2010 tsohon shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan yanada shi a matsayin shugaban. Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta Nijeriya wato (INEC), wanda majalisar dattawa ta amince dashi, ya maye gurbin Farfesa Maurice Iwu ne, wanda yabar mukamin a 28 April shekarar 2010.[1] Jega kadai ne daga cikin shugabannin INEC daya jagoranci babban zabuka biyu (2011 da na 2015). Jega yayi marabus a ranar 30 ga watan yunin shekara ta 2015 yakuma mika ragamar cigaba da shugaban cin ne ga Amina Bala Zakari akan umurnin shugaban kasa Muhammadu Buhari,[2] tacigaba da jarragamar harsai da aka mayeta da Mahmood Yakubu.

Attahiru Jega
Rayuwa
Haihuwa Jega, 11 ga Janairu, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Makaranta Jami'ar Bayero
(1975 - 1978) Digiri : Kimiyyar siyasa
Northwestern University (en) Fassara
(1980 - 1981) : Kimiyyar siyasa
Northwestern University (en) Fassara
(1981 - 1985) Doctor of Philosophy (en) Fassara : Kimiyyar siyasa
Harsuna Turanci
Hausa
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a university teacher (en) Fassara da Malami
Employers Jami'ar Bayero  (1979 -
Imani
Addini Musulunci
Attahiru Jega
hoton attahir jega

Manazarta gyara sashe

  1. Mohammed S. Shehu (9 June 2010). "Attahiru Jega a Radical at INEC". Daily Trust. Retrieved 10 October 2010.
  2. Leadership Newspapers. "Jega Bows Out, Hand Over to Amina Zakari". Archived from the original on 2 July 2015. Retrieved 1 July 2015.