Laftanar-Kanal Ahmadu G. Hussaini ya kasance mai kula da mulkin soja na jihar Adamawa tsakanin watan Agusta na shekara ta 1998 da watan Mayu na shekara ta 1999, a lokacin mulkin rikon kwarya na Janar Abdulsalami Abubakar, ya mika iko ga zababben gwamnan farar hula Boni Haruna a farkon Jamhuriya ta Hudu ta Najeriya.[1] An bukace shi ya yi ritaya, kamar yadda duk shugabannin mulkin soja na baya suka yi, a watan Yunin shekara ta 1999.[2]

Ahmadu Hussaini
gwamnan jihar Adamawa

ga Augusta, 1998 - Mayu 1999
Joe Kalu-Igboama (en) Fassara - Boni Haruna
Rayuwa
Cikakken suna Ahmadu Hussaini
Haihuwa 26 Oktoba 1958 (65 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Hausawa
Harshen uwa Hausa
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Manazarta gyara sashe

  1. Nigerian States". WorldStatesmen. Archived from the original on 28 May 2010. Retrieved 2010-05-09.
  2. OBASANJO HIRES & FIRES". NDM DEMOCRACY WATCH. July 1, 1999. Retrieved 2010-05-09.