A Zonzon Gunduma ce kuma al'ummar kauye a karamar hukumar Zangon Kataf a kudancin jihar Kaduna a yankin Middle Belt a Najeriya. Lambar gidan waya na yankin ita ce 802138.[1]

Zonzon

Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna
Ƙaramar hukuma a NijeriyaZangon Kataf
Bayanan Tuntuɓa
Lambar aika saƙo 802138

Matsugunai gyara sashe

[2] Waɗannan su ne wasu manyan ƙauyuka a gundumar Zonzon sun haɗa da:

  • Abiya Babu
  • Aza Aka
  • Chen Akoo
  • Fabwang (H.Ung.Tabo)
  • Kati (H.Wawa-Rafi)
  • Mabukhwu
  • Makunanshyia
  • Makutsatim
  • Manyi Sansak
  • Mashan
  • Masong
  • Mawuka
  • Mawukili
  • Sakum
  • Taligan (I,II)
  • Zonzon

Alkaluma gyara sashe

Mutanen gundumar Zonzon musamman mutanen Atyap ne,tare da mazauna wasu sassan Najeriya a manyan garuruwanta.

Fitattun mutane gyara sashe

Duba kuma gyara sashe

Nassoshi gyara sashe

  1. "Zonzon, Unguwar Gaya, Zangon Kataf, Kaduna State, Nigeria". mindat.org. Retrieved September 28, 2020
  2. Achi et al (2019) p. 11