Okezie Ikpeazu

dan siyasa a Najeriya

Okezie Victor Ikpeazu shine Gwamna na 9th kuma maici a yanzu na Jihar Abia, a Nijeriya. Yakama aiki tun a watan 29 ga watan Mayun 2015. An zabe shi a karkashin jamiyar Peoples Democratic Party.[1][2]

Okezie Ikpeazu
Gwamnan jahar abi'a

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Theodore Ahamefule Orji
Rayuwa
Cikakken suna Okezie Victor Ikpeazu
Haihuwa Abiya, 18 Oktoba 1964 (59 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Tarihin Mutanen Ibo
Harshen uwa Harshen Ibo
Ƴan uwa
Abokiyar zama Nkechi Ikpeazu
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
Jami'ar Calabar
Harsuna Turanci
Harshen Ibo
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Katolika
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Anazarci gyara sashe

  1. "Abia: Orji's shoes are big but I'll run faster — Ikpeazu". Vanguard Newspapers. Retrieved 2015-04-18.
  2. "APGA Faction Adopts Okezie Ikpeazu for Governor". Daily Post. 2015-04-07. Retrieved 2015-04-18.