Hajiya Mariam Alhassan Alolo da aka fi sani da "Haji Mariam" mace ce 'yar kasuwa kuma malamar addinin Islama da aka haifa a Changli, wani yankin kewayen Tamale, Ghana a shekarar 1957. Ta kafa Mariam Islamic Center a Sabonjida a shekarata 1981 don horar da mata masu wa’azi.

Mariam Alhassan Alolo
Rayuwa
Haihuwa Tamale, 1 ga Janairu, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a Mai da'awa, missionary (en) Fassara da kamfani
Imani
Addini Musulunci

Kyaututtuka gyara sashe

Haji Mariam ta kasance wacce aka karrama da lambar yabo ta Nana Asma'u Bint Fodio a kan ɗaukaka a fannin bunƙasa karatu da karatu da aka ba ta a shekarar 2008 daga Gidauniyar Al furqaan, wata kungiyar bayar da kyautuka da ke girmama Musulmi da ƙungiyoyi a Ghana.[1][2]

Manazarta gyara sashe

  1. "AL FURQAN FOUNDATION". Archived from the original on 25 July 2013. Retrieved 1 April 2014.
  2. Pade Badru, Brigid M. Sackey (May 23, 2013). Islam in Africa South of the Sahara: Essays in Gender Relations and Political Reform. Amazon.com: Scarecrow Press. p. 428. ISBN 9780810884700.