Mahamane Ousmane (An haife shi a shekarar 1950) a Zinder, Yammacin Afirkan Faransa. ɗan siyasan Nijar ne. kuma shugaban kasar Nijar ne daga Afrilu 1993 zuwa Janairu 1996 (bayan Ali Saibou - kafin Ibrahim Baré Maïnassara).

Mahamane Ousmane
shugaban Jamhuriyar Nijar

16 ga Afirilu, 1993 - 27 ga Janairu, 1996
Ali Saibou - Ibrahim Baré Maïnassara
Member of the National Assembly of Niger (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Zinder, 20 ga Janairu, 1950 (74 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Nigerien Party for Democracy and Socialism
Democratic and Social Convention
Nigerien Movement for Democratic Renewal (en) Fassara
Mahamane Ousmane.


Manazarta gyara sashe