Gladys Akpa (an haife ta a ranar 1 ga watan Janairun shekara ta alib 1986) ta kasan ce ita ce ’yar wasan kwallon kafa ta Najeriya da ke taka leda a matsayin mai kare kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya. Tana daga cikin kungiyar a Gasar Mata ta Afirka ta 2010 da kuma Gasar Matan Afirka ta 2012 . A matakin kulab, ta yi wasa a Sunshine Queens a Najeriya. [1]Ta taka leda a wasan Najeriya da Mali na 20 ga watan Nuwamba 2016; Wasan Najeriya tsakanin Ghana da 23 ga watan Nuwamba 2016; Wasan Najeriya tsakanin Kenya da 26 ga watan Nuwamba 2016; Wasa tsakanin Najeriya da Afirka ta Kudu na 29 ga watan Nuwamban 2016 da kuma wasan Najeriya da Kamaru na ranar 3 ga watan Disamba 2016. [2]

Gladys Akpa
Rayuwa
Haihuwa 1 ga Janairu, 1986 (38 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Rivers Angels F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Tsayi 1.7 m

Na duniya gyara sashe

Najeriya
  • Gwarzon Matan Afirka (2): 2010, 2016

Manazarta gyara sashe

  1. "List of players of the 8th African Women Championship, EQUATORIAL GUINEA 2012" (PDF). cafonline.com. 2012. Archived from the original (PDF) on 22 February 2013. Retrieved 28 October 2016.
  2. https://globalsportsarchive.com/people/soccer/gladys-akpa/157044/

Hanyoyin haɗin waje gyara sashe

  • Gladys Akpa – FIFA competition record