Gidan Rediyon Bauchi
Tasar watsa labarai ta gidan rediyo a Nigeria
Gidan Rediyon Bauchi, na BRC gidan radiyo ne a Najeriya wanda gwamnatin jihar Bauchi ke gudanarwa kuma mallakin.gwamnatin jihar. Tashar tana kan titin Sir Ahmadu Bello ne a garin Bauchi, babban birnin jihar Bauchi. [1] Manajan Daraktan BRC na yanzu shine Alhaji Surajo Ma'aji. [2]
![]() | |
---|---|
Bayanai | |
Iri |
Rediyo, broadcaster (en) ![]() ![]() ![]() |
Ƙasa | Najeriya |
Aiki | |
Bangare na | Jihar Bauchi |
Harshen amfani | Turanci da Hausa |
radiobauchi.com |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/b/b6/Bauchi_Radio_Corporation_BRC.jpg/220px-Bauchi_Radio_Corporation_BRC.jpg)