Blessing Agbebaku ɗan siyasan Najeriya ne a halin yanzu yana aiki a matsayin kakakin majalisar dokokin jihar Edo ta takwas. Shi memba ne na Jam'iyyar Demokradiyya ta Jama'a wanda ke wakiltar Mazabar Owan ta Yamma, a cikin Gundumar Sanata ta Arewa ta Edo.[1]

Blessing Agbebaku
Speaker of the house of assembly. member of the Edo State House of Assembly (en) Fassara

2023 -
District: Owan West (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Edo
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Benin
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Mai tattala arziki
Imani
Addini Kiristanci
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta

gyara sashe