Kalmar Annabi an samo ta ne daga kalmar Larabci watoالنبي kuma tana nufin mutum wanda musulmai sukai imani cewar Allah yana aiko mala'ika Jibrilu a gare shi,Kuma da yaran harshen larabci tana nufin mutum wanda mai bada labari A hasashen Hausa kalmar tana nufin Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama a duk lokacin da aka fadeta ba tare da ansa sunan wani Annabi ba a gaban kalmar misali mutum yace Annabi yace to abin da zai zo zuciyar mai saurare yana nufin Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama.

Annabi

--Annabawa a Muslunci--

Littafan annabawan Allah Sune kamar haka;

Al-Kur'ani Annabi Muhammad Saw

Manazarta Gyara