Albert Abiodun Adeogun ya kasance ɗan majalisa a majalisar wakilai ta 6 da ta 8 (Najeriya)[1][2]kuma mataimakin gwamna mai neman takarar gwamna na Ademola Adeleke a jihar Osun.[3] An zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai ta 6 a Najeriya a cikin shekarar 2007 sannan kuma ya sake zaɓe a shekarar 2015 don wakiltar mazaɓar Ife ta tarayya da ta ƙunshi Ife ta tsakiya, Ife North, Ife South da Ife East.[4][5]

Albert Adeogun
Ɗan Adam
Bayanai
Bangare na Majalisar Wakilai (Najeriya)
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Suna Albert
Harsuna Turanci da Pidgin na Najeriya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya da mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Manazarta gyara sashe