Akinlabi Olasunkanmi

Dan Siyasa

Akinlabi Olasunkanmi (an haife shi a cikin watan Maris ɗin 1956), ɗan kasuwan Najeriya ne kuma ɗan siyasa wanda aka naɗa shi a matsayin minista mai kula da ci gaban matasa a majalisar ministocin shugaba Umaru Yar’Adua a cikin watan Yulin 2007.[1] A shekarar 2014, ya tsaya takarar gwamnan jihar Osun a ƙarƙashin jam’iyyar PDP amma ya sha kaye a zaɓen fidda gwani.[2]

Akinlabi Olasunkanmi
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Shekarun haihuwa ga Maris, 1956
Wurin haihuwa Odeomu (en) Fassara
Yaren haihuwa Yarbanci
Harsuna Turanci, Yarbanci da Pidgin na Najeriya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar dattijai ta Najeriya, Minister of Youth Development (en) Fassara da Minister of Youth Development (en) Fassara
Ilimi a Howard University (en) Fassara, Columbia University (en) Fassara da Columbia Business School (en) Fassara
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Manazarta gyara sashe

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

  •