Abdullahi Sule

Dan siyasan Nigeria

Abdullahi Sule (An haife shi a shekara ta 1959 a ƙauyen Gudi) gwamnan jihar Nasarawa ne daga shekara ta 2019 zuwa yanzu. Ya amshi mulki ne daga hannun Umaru Tanko Al-Makura.

Abdullahi Sule
Gwamnan Jihar nasarawa

29 Mayu 2019 -
Umaru Tanko Al-Makura
Rayuwa
Cikakken suna Abdullahi Sule
Haihuwa Akwanga, 26 Disamba 1959 (64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Indiana University (en) Fassara
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da ɗan kasuwa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Manazarta gyara sashe