Suleja
Karamar hukuma ce kuma birnin jihar Niger Najeriya
Suleja na daga cikin Kananan Hukumomin dake Jihar Neja a Nijeriya.
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Neja | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/2/2d/Mayanka_falls_Suleja.jpg/220px-Mayanka_falls_Suleja.jpg)
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/6/65/IBB_MARKET_SULEJA.jpg/220px-IBB_MARKET_SULEJA.jpg)
Suleja matattara ce ta kasuwanci. Asalin mutanen Garin Suleja sun yi hijira daga Birnin Zazzau (Zaria) ne bayan Jihadin Usman Danfodio. A lokacin da masu Jihadin suka rusa masarautar ha6e a Zazzau a shekarar alif ɗari takwas da huɗu (1804).
Hotuna
gyara sashe-
Dutsin Zuma
-
Titin da ke kusa da Dutsin Zuma
-
Suleja
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.