Sa'adatu Modibbo Kawu ita ce Kwamishinar Ilimin Manyan Makarantu, na Kimiyya da kuma Fasaha a jihar Kwara, wanda gwamna Abdulrazaq Abdulrahman ya nada ta.[1][2]

Sa'adatu Modibbo Kawu
Rayuwa
Haihuwa Najeriya
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Usmanu Danfodiyo Digiri a kimiyya : ikonomi
Jami'ar Ilorin Master of Science (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Kuruciya da ilimi gyara sashe

A shekara ta 1997 tayi karatun ilimin tattalin arziki a jami'ar Usmanu Danfodiyo da ke jihar Sokoto,  sannan ta samu digiri na biyu a fannin kasuwanci daga jami'ar Ilorin.[2]

Ayyuka gyara sashe

A matsayinta na Kwamishinan Ilimin Manyan Firamare, Kimiyya da Fasaha, an kashe Naira biliyan 1.592 don share basussukan albashi da nufin inganta ilimi a Jihar.[3][4][5]

Rayuwar mutum gyara sashe

Tana kuma auren tsohon babban darakta na Hukumar Watsa Labarai ta Kasa (National Broadcasting Commission), Ishaq Modibbo Kawu.[2]

Hanyoyin haɗin waje gyara sashe

Duba kuma gyara sashe

  • Majalisar zartarwa ta jihar Kwara

Manazarta gyara sashe

  1. "Abdulrazaq Forwards Four Commissioner-Nominees to KWHA". www.ilorin.info. Retrieved 24 March 2022.
  2. 2.0 2.1 2.2 "Kwara names 26-year-old, three other women as commissioners". 17 September 2019. Retrieved 20 November 2020.
  3. "Kwara govt. spends N1.6bn on subventions, lecturers' salaries". www.ilorin.info. Retrieved 20 November 2020.
  4. "Kawu, Sa'adatu Modibbo (28 April 2020). "Kwara Reverses Aviation College's Leave-Without-Pay Directive to Workers". PRNigeria News. Retrieved 20 November 2020.
  5. "Kwara govt. spends N1.6bn on subventions, lecturers' salaries". 5 August 2020. Retrieved 20 November 2020.