Monica Dongban-Mensem

Alkalin Najeriya

Monica Bolna'an Dongban-Mensem (an haife ta a ranar 13 ga watan Yuni, 1957)[1] alƙaliya ce ƴar Najeriya.[2] Ita ce shugabar kotun ɗaukaka ƙara ta Najeriya. An tabbatar da nadin nata a ranar Alhamis, 11 ga watan Yuni, shekarar 2020.[3][4][5]

Monica Dongban-Mensem
President of the Court of Appeal (en) Fassara

6 ga Maris, 2020 -
Zainab Adamu Bulkachuwa
Rayuwa
Haihuwa 1957 (66/67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello Bachelor of Laws (en) Fassara, Master of Laws (en) Fassara
Institute of Advanced Legal Studies (en) Fassara
Matakin karatu Master of Laws (en) Fassara
Bachelor of Laws (en) Fassara
Sana'a
Sana'a mai shari'a

Rayuwa gyara sashe

Monica Dongban-Mensem diya ce ga Pa William Shaltuen Mensem, malami ne.[6] Ta yi karatu a Jami'ar Ahmadu Bello, inda ta samu digirin LL.B da LL. M. [7][8] Daga nan sai ta yi karatun difloma a kwalejin nazarin shari'a da ke Landan.[9]

Bayan danta na farko, Samson Kwapda'as Dongban, ya mutu a wani hatsarin mota, ta kafa kungiyar kiyaye haddurra wato Kwapda'as Road Safety Demand (KRSD). [7]

A ranar 5 ga watan Maris 2020, Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Dongban-Mensem a matsayin shugabar kotun ɗaukaka ƙara, bayan murabus ɗin Zainab Bulkachuwa.[10] [9][11][12] Tanko Muhammad, Alkalin Alkalan Najeriya ne ya rantsar da ita a ranar 6 ga Maris 2020.[7][13][14] A watan Afrilun 2020 ne Majalisar Shari’a ta kasa ta ba da shawarar ga Shugaba Buhari don tabbatar da ita a matsayin Shugabar Kotun Ɗaukaka Ƙara.[15][16] Shugaban ya ƙara naɗin Dongban-Memsem a matsayin shugabar riƙo na kotun ɗaukaka ƙara na tsawon watanni uku daga 3 ga watan Yuni, shekarar 2020.[17] Daga ƙarshe Majalisar Dattawa ta tabbatar da rantsar da ita a ranar 11 ga watan Yuni shekarar 2020.

Ayyuka gyara sashe

  • Wanda ake tuhuma, 1991.

Manazarta gyara sashe

  1. "National Judicial Council". njc.gov.ng. Retrieved 2020-05-26.
  2. "Court of Appeal dismisses Alao-Akala's bid to quash criminal charges -". The Eagle Online. 2014-04-16. Retrieved 2020-05-26.
  3. "Hon Justice Monica Bolna'an Dongban-Mensem". Archived from the original on 2022-06-10. Retrieved 2022-05-07.
  4. "NJC writes Buhari, nominates Dongban-Mensem as A'Court president". Punch Newspapers. Retrieved 2020-05-26.
  5. "Breaking: Senate confirms Dongban-Mensem as Appeal Court President". Vanguard News. 2020-06-11. Retrieved 2020-06-12.
  6. "Breaking: Senate confirms Dongban-Mensem as Appeal Court President". Vanguard News. 2020-06-11. Retrieved 2020-06-12.
  7. 7.0 7.1 7.2 Jibrin Ibrahim, Justice Monica Dongban-Mensem: Enthroning Merit In National Appointments, Premium Times, 10 March 2020. Accessed 15 May 2020.
  8. "Justice Monica Mensem's touching story - The Nation Nigeria". Latest Nigeria News, Nigerian Newspapers, Politics. 2020-03-13. Retrieved 2020-05-26.
  9. 9.0 9.1 Omololu Ogunmade and Alex Enumah, Buhari Appoints Dongban-Mensem Acting C’Appeal President, This Day, 6 March 2020. Accessed 15 May 2020.
  10. "Buhari appoints Mensen acting Court of Appeal president".
  11. "Justice Zainab Bulkachuwa – Channels Television". Retrieved 2020-05-26.
  12. "Dongban-Mensem assumes duty as court of appeal acting president". Daily Times Nigeria. 2020-03-06. Retrieved 2020-05-26.
  13. "CJN swears in Dongban-Mensem as new Appeal Court President". Tribune Online. 2020-03-06. Retrieved 2020-05-26.
  14. "Buhari approves appointment of Justice Mensem as Acting Court of Appeal President". Vanguard News. 2020-03-05. Retrieved 2020-05-26.
  15. Alex Enumah, NJC Seeks Confirmation of Dongban-Mensem as Appeal Court President, This Day, 27 April 2020.
  16. "Two Justices in final battle for S'Court job". Punch Newspapers. Retrieved 2020-05-26.
  17. "Buhari extends appointment of Justice Dongban-Mensem as acting President of Court of Appeal". Vanguard News. 2020-05-29. Retrieved 2020-05-30.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe