Mamane Oumarou (an haife shi a shekara ta alif dubu ɗaya da ɗari tara da arba'in da shida 1946) ɗan siyasar Nijar ne wanda ya yi ɗan gajeren lokaci biyu a matsayin Firayim Minista a Nijar a shekarun dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin 1980.

Mamane Oumarou
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Nijar
Sunan asali Mamane Oumarou
Sunan dangi Oumarou (en) Fassara
Shekarun haihuwa 1945
Wurin haihuwa Diffa
Harsuna Faransanci
Sana'a ɗan siyasa da Mai wanzar da zaman lafiya
Muƙamin da ya riƙe firaministan Jamhuriyar Nijar da firaministan Jamhuriyar Nijar
Ɗan bangaren siyasa National Movement for the Development of Society (en) Fassara

Aiki gyara sashe

Ya kasance Mai shiga tsakani na Jamhuriyar tun shekarar alif dubu biyu da takwas 2008.

Kanuri daga gabashin ƙasar, ya zama jakadan Kanada, sannan magajin garin Maraɗi kuma ministan matasa, wasanni da al'adu a ƙarƙashin Seyni Kountché. Kountché ya naɗa shi a matsayin Firayim Minista a ranar ashirin da huɗu 24 ga watan Janairu, shekara ta alif dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin da uku 1983, amma a watan Nuwamba, shekarar alif dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin da uku 1983 ya naɗa Oumarou shugaban majalisar ci gaba ta ƙasa, inda ya yi aiki har zuwa shekara ta alif dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin da takwas 1988.

Wanda ya gaji Kountché Ali Saïbou ya sake naɗa Oumarou a matsayin Firayim Minista a watan Mayun 1989, amma ya kawar da muƙamin a watan Disamba, shekarar alif dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin da tara 1989.

Oumarou ya taɓa zama jakadan ƙasar Saudiyya na wani lokaci. Shugaba Mamadou Tandja ne ya naɗa shi a matsayin Mai shiga tsakani na Jamhuriyar a ranar goma sha tara 19 ga Agusta, shekara ta alif dubu biyu da takwas 2008.[1]

Manazarta gyara sashe

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2008-08-25. Retrieved 2023-03-06. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)
  • Samuel Decalo, Kamus na Tarihi na Nijar, ed na uku. (Scarecrow Press, 1997,  ), shafi. 237