Harin Bam a Gombe da Bauchi, 2014

Harin bam a Najeriya

A ranar 22 ga watan Disamban 2014, an kai hare-haren bama-bamai kan wasu fararen hula a wasu garuruwa biyu na Arewacin Najeriya, inda suka kashe mutane 27 tare da jikkata wasu 60.

Infotaula d'esdevenimentHarin Bam a Gombe da Bauchi, 2014
Iri aukuwa
Bangare na Rikicin Boko Haram
Kwanan watan 22 Disamba 2014
Wuri Gombe
Adadin waɗanda suka rasu 27
Adadin waɗanda suka samu raunuka 60

Wuri gyara sashe

Gombe gyara sashe

Na farko ya faru ne a wata tashar mota da ke garin Gombe a jihar Gombe a Najeriya. Ya kashe mutane 20.

Bauchi gyara sashe

Bam na biyu ya fi karfi kuma ya faru ne a wata kasuwa da ke Bauchi a jihar Bauchi.[1][2]

Manazarta gyara sashe

  1. "Bombs in north Nigeria bus station, market kill 27". Reuters. December 22, 2014. Retrieved December 22, 2014.
  2. "Dozens killed in Nigeria bomb blasts". www.aljazeera.com (in Turanci). Retrieved 2022-04-17.