Funminiyi Afuye (ranar 11 ga watan Yulin 1956 - ranar 19 ga watan Oktoban 2022) ɗan siyasar Najeriya ne kuma lauya.[1][2][3][4][5] Ya kasance kwamishinan ma’aikatar yaɗa labarai ta jihar Ekiti kuma ɗan majalisar jihar Ekiti sau biyu mai wakiltar mazaɓar Ikere I.[5][6][7]

Funminiyi Afuye
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Shekarun haihuwa 1956
Lokacin mutuwa 19 Oktoba 2022
Sana'a ɗan siyasa

Ofisoshin siyasa gyara sashe

Funminiyi Afuye ya kasance memba na majalisa ta uku tsakanin shekarar 2007 zuwa 2011.[8][1] Daga 2011 zuwa 2014, ya kasance Kwamishinan ma’aikatu guda biyu; Ma'aikatar Yaɗa Labarai ta Jihar Ekiti da Ma'aikatar Haɗin Kai da Harkokin Gwamnati a zamanin Gwamna Kayode Fayemi.[9][10] An sake zaɓen shi a majalisa ta shida kuma ya zama kakakin majalisa a ranar 6 ga watan Yunin 2019.[11]

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 https://punchng.com/breaking-ekiti-speaker-afuye-dies-at-66/
  2. https://www.premiumtimesng.com/news/more-news/560523-ekiti-assembly-speaker-funminiyi-afuye-is-dead.html?tztc=1
  3. https://gazettengr.com/ekiti-speaker-congratulates-muslims-on-eid-el-fitr-celebration/
  4. https://www.sunnewsonline.com/ekiti-east-by-election-winner-fatoba-sworn-in-as-member-of-house-of-assembly/
  5. 5.0 5.1 https://tribuneonlineng.com/ekiti-assembly-speaker-afuye-dies-at-66/
  6. https://www.channelstv.com/2022/10/19/just-in-ekiti-state-house-of-assembly-speaker-is-dead/amp/
  7. https://www.legit.ng/nigeria/1498849-ekiti-house-assembly-speaker-funminiyi-afuye-dies-illness/
  8. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-11-05. Retrieved 2023-04-04.
  9. https://saharareporters.com/2022/10/19/breaking-ekiti-house-assembly-speaker-afuye-dead
  10. https://thenationonlineng.net/afuyes-house-of-banter/
  11. https://pmnewsnigeria.com/2022/10/19/breaking-ekiti-speaker-afuye-in-sudden-death/