Ernest Ikoli Dan siyasa ne a Nigeria, Mai kishin kasa kuma shaharren Dan Jarida. Shine edita na farko a jaridar (Daily Times). Shine kuma shugaban Kungiyan Matasa Ta Nigeria, (Nigerian Youth Movement). A shekarar 1942 ya wakilci jihar legas a majalisa.[1]

Farakon rayuwa da karatu gyara sashe

An Haifi Ikoli  a Nembe Wanda take jihar Bayelsa A yanzu.

Yayi karatu a makarantar gomnatin jihar Rivers inda yaka rayin karatun a (King's College Lagos). Bayan gama karatun shi ya zama mai karantarwa a makarantar. Inda daga bisani ya bari ya koma aikin jarida. A yau ana tuna Ikoli a cikin manyan yan jaridun kasan nan da kuma wanda suka bata gudumawa wajen samun yancin Kai.

Aiki da siyasa gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. https://web.archive.org/web/20110815072732/http://dspace.unijos.edu.ng/bitstream/10485/867/1/The%20Political%20Economy%20of%20News%20Reportage.pdf