Abdou Lahad Diakhaté (an haife shi ranar 31 ga watan Disambar 1998) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya don Gorica.

Abdou Diakhaté
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 31 Disamba 1998 (25 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  ACF Fiorentina (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Aikin kulob gyara sashe

Diakhaté ya fara aikinsa tare da makarantar matasa ta ACF Fiorentina a cikin shekarar 2013. A ranar 25 ga watan Janairun 2019, ya sanya hannu kan kwangilar ƙwararru tare da Parma. Diakhaté ya fara bugawa Parma wasa a gasar Seria A da ci 2-1 a hannun Roma a ranar 26 ga watan Mayun 2019.

A ranar 21 ga watan Yulin 2019, Diakhaté ya koma kulob ɗin Lokeren na Belgium a kan aro har zuwa 30 ga watan Yunin 2020.

Manazarta gyara sashe

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

  • Abdou Diakhaté at Soccerway
  • Abdou Diakhaté at TuttoCalciatori.net (in Italian)