Theresa Bowyer ta kasance tsohuwar Editan Mata ce a Jaridar Daily Times ta Najeriya .

Theresa Bowyer
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta London School of Journalism (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan jarida da edita

Tana karatun digiri ne na Makarantar Jarida ta London . Bowyer ta fara aiki tare da Daily Times a 1951, bayan shekaru biyu a kan aikin, ta zama Editan Mata na farko. A shekarar 1961, ta halarci taron Amurka na 8 na Kungiyar UNESCO a Boston. Bayan ƙarshen taron, sai ta tafi rangwamen da Ofishin Harkokin Waje ke tallafawa don za ~ en biranen Amurka.[1]


Bowyer ta bar Times a 1963. Ta kafa makaranta a Zariya inda take zaune tare da mijinta.

Manazarta gyara sashe

  1. "Women's editor of africa is enchanting NY visitor". New York Amsterdam News. December 23, 1961. Missing or empty |url= (help)