Suleiman Abdu Kwari yakasance Dan Najeriya ne, kuma dan'siyasa wanda aka zaba amatsayin Sanata mai wakiltan Kaduna ta Arewa a majalisar Tarayyar Nijeriya. Haifaffen birnin Zaria ne, kuma tsohon kwamishinan kudi na gwamnatin Jihar Kaduna Najeriya. An zaɓe shi a karkashin jam'iyar All Progressives Congress (APC).[1][2][3]

Suleiman Abdu Kwari
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Kaduna North
Rayuwa
Cikakken suna Suleiman Abdu Kwari
Haihuwa Jihar Kaduna, 12 ga Yuni, 1962 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Manazarta gyara sashe

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.