الصّفا, Aṣ-Ṣafā) da (المروا, Al-marwa) wasu ƙananan tsaunuka ne da suke a Babban Masallacin Makkah a Saudi Arabia da ake masa laƙabi da suna Masjid Al-Haram. Musulmai na kaiwa da dawowa sau bakwai a tsakanin su lokacin aikin Hajji da Umrah. Sun kasance a tsakiyar birnin Makkah, kewaye da gidajen mazauna birnin, tare da Dar al-Arqam. Yin gudanarwan aikin yasamo asali ne tun daga lokacin jahiliyyan larabawa kafin zuwan musulunci, waɗanda suka yarda da cewa As-Safa da Al-Marwah wasu masoya ne guda biyu waɗanda ubangijinnin suka narkar dasu saboda aikawa zina kamar yadda aka rawaito su a a hadith da dama. Al'adar zagaye As-Safa da al-Marwah ansanya shi acikin ayyukan aikin hajji tareda wasu ayyukan da suka kasance ana aikata su kafin zuwan musulunci.[1]

Safa da Marwa
religious behaviour (en) Fassara
Bayanai
Bangare na Aikin Hajji da Sa'yee (en) Fassara
Ƙasa Saudi Arebiya
Wuri
Map
 21°25′25″N 39°49′38″E / 21.423611111111°N 39.827222222222°E / 21.423611111111; 39.827222222222
safa da marwa

Manazarta gyara sashe

  1. Al-Bukhari, Muhammad (846). Sahih of al-Bukhari, Vol. 2. p. 195.


Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.