Saadatu Hassan Liman
Saadatu Hassan Liman farfesa ce a fannin ilimin addinin Musulunci a Najeriya kuma a halin yanzu mataimakiyar shugabar Jami'ar Jihar Nasarawa dake Keffi.[1][2]
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Harsuna |
Hausa Turanci |
Sana'a | |
Sana'a | Malami |
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.