Saadatu Hassan Liman farfesa ce a fannin ilimin addinin Musulunci a Najeriya kuma a halin yanzu mataimakiyar shugabar Jami'ar Jihar Nasarawa dake Keffi.[1][2]

Saadatu Hassan Liman
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Hausa
Turanci
Sana'a
Sana'a Malami
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.