Peter Dedevbo kocin ƙwallo ne wanda a halin yanzu shine babban mai horar da ƴan wasan Najeriya ƴan ƙasa da shekaru 20.[1][2][3][4] A cikin shekarar 2014, ya jagoranci ƴan wasan Najeriya ƴan ƙasa da shekaru 20 zuwa wasan ƙarshe na gasar cin kofin duniya na ƴan ƙasa da shekaru 20 a Canada.[5][6][7]

Peter Dedevbo
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Suna Peter
Shekarun haihuwa ga Yuli, 1970
Wurin haihuwa Sapele (Nijeriya)
Sana'a association football coach (en) Fassara da ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Matsayin daya buga/kware a ƙungiya Mai buga tsakiya
Wasa ƙwallon ƙafa

Aikin gudanarwa gyara sashe

U20 tawagar ƙasa gyara sashe

A cikin shekarar 2013 ne hukumar ƙwallon ƙafa ta Najeriya ta naɗa Dedevbo a matsayin babbar mai horar da ƴan wasan mata ƴan ƙasa da shekara 20 ta Najeriya.[8] An sake naɗa shi babban kocin tawgar a cikin shekarar 2015 bayan da tawagarsa ta kai ga gasar cin kofin duniya ta mata ƴan ƙasa da shekaru 20.[9]

Rayuwa ta sirri gyara sashe

Dedevbo ya auri ƴaƴa biyu ga Rume Jibromah Dedevbo.[10] A cikin shekarar 2014, an zaɓe shi a matsayin Gwarzon Kocin Najeriya a Gasar Wasannin Najeriya..[11]

Manazarta gyara sashe

  1. "Peter Dedevbo retained as Falconets coach". Goal.com. Retrieved 2015-09-30.
  2. "Dedevbo returns as Falconets' coach". Nigerian Newspapers Today. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  3. "Peter Dedevbo new coach of Nigeria's female Under-20 team, the Falconets". Kickoff.com. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  4. "Dedevbo Returns As Falconets Coach". Complete Sports Nigeria. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  5. "FIFA U-20 Women's World Cup - Nigeria - Matches". FIFA. Archived from the original on August 27, 2012. Retrieved 2015-09-30.
  6. "FIFA U-20 Women's World Cup - Nigeria-Germany - Overview". FIFA. Archived from the original on August 26, 2014. Retrieved 2015-09-30.
  7. "FIFA U-20 Women's World Cup - Nigeria". FIFA. Archived from the original on August 1, 2014. Retrieved 2015-09-30.
  8. "NFF names Dedevbo as Falconets' head coach". The Sun. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  9. "NFF re-appoints Dedevbo as Falconets' coach". Nigeria Football Federation. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  10. "Falconets made me proud wife of a coach –Mrs Dedevbo". The Sun. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.
  11. "Nigerian Sports Awards 2014: Fashola, Enyeama, Okagbare, Oshoala Shines". Nigerian Sports Awards. Archived from the original on 2015-10-01. Retrieved 2015-09-30.