Mosobila Kpamma ɗan siyasan Ghana ne kuma memba a majalisar dokoki ta farko a jamhuriya ta biyu ta Ghana mai wakiltar mazaɓar Talensi-Nabdam a yankin Upper Ghana a ƙarƙashin memba na Progess Party (PP).[1]

Mosobila Kpamma
Member of the 1st Parliament of the 2nd Republic of Ghana (en) Fassara

1 Oktoba 1969 - 13 ga Janairu, 1972
District: Talensi Constituency (en) Fassara
Election: 1969 Ghanaian parliamentary election (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa 1934 (89/90 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Makaranta Tamale College of Education certificate (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a Malami da ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Progress Party (en) Fassara

Rayuwar farko da ilimi gyara sashe

An haifi Mosobila a shekarar 1934. Ya halarci kwalejin horar da malamai ta Tamale. inda ya sami Takardar Horon Malamai daga baya kuma ya yi aiki a matsayin malami kafin ya shiga Majalisa.

Ayyuka da Siyasa gyara sashe

Kpamma yayi aiki a matsayin malami kafin shiga siyasa. Ya fara harkokin siyasa ne a shekarar 1969 lokacin da ya zama dan takarar majalisar dokoki don wakiltar mazaɓar sa Talensi-Nabdam a yankin Upper Ghana kafin a fara zaɓen majalisar dokokin ƙasar ta Ghana a shekarata 1969 .

An rantsar da shi a majalisar farko ta Jamhuriya ta Biyu ta Ghana a ranar 1 ga Oktoban shekarar 1969, bayan da aka ayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara a zaɓen Ghana na shekarar 1969 da aka gudanar a ranar 26 ga Agusta 1969. kuma wa’adin mulkinsa ya ƙare a ranar 13 ga Janairun shekarata 1972.

Rayuwar mutum gyara sashe

Ya kasance shugaba a garinsu, Kirista cikin imani.

Manazarta gyara sashe

  1. Ghana Year Book (in Turanci). Daily Graphic. 1971.