Khady Yacine Ngom (an haife ta a watan Maris 1, 1979, a cikin Dakar ) ɗan wasan ƙwallon kwando ne na Senegal . Ta taka leda a tawagar kwallon kwando ta mata ta Senegal da ta fafata a gasar Olympics ta bazara ta 2000.[1] Ngom ya kuma wakilci Senegal a gasar FIBA ta duniya ta mata a Brazil a shekara ta 2006.

Khady Yacine Ngom
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 1 ga Maris, 1979 (45 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a basketball player (en) Fassara
Itinerary
Ƙungiyoyi Shekaru Pos Nbr
 
Nauyi 78 kg

Nassoshi gyara sashe

  1. Evans, Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill; et al. "Khady Yacine Ngom". Olympics at Sports-Reference.com. Sports Reference LLC. Archived from the original on 2020-04-18.